Amurka za ta rage yawan sojinta da ke nahiyar Afrika
on ha.rfi.fr

Kasar Amurka ta sanar da aniyar rage dakarun Sojinta da ke yaki a Nahiyar Afrika, dai dai lokacin da rundunar tsaro ta NATO ke shirin karfafa dakarunta a yankin gabas ta tsakiya wanda ke da alaka da rikicin Amurkan da Iran da ke kara kazanta.
[Source: ha.rfi.fr] [ Comments ] [See why this is trending]
[Source: ha.rfi.fr] [ Comments ] [See why this is trending]
Comments