NATO Powered by Trendolizer

Amurka za ta rage yawan sojinta da ke nahiyar Afrika

Trending story found on ha.rfi.fr
Amurka za ta rage yawan sojinta da ke nahiyar Afrika
Kasar Amurka ta sanar da aniyar rage dakarun Sojinta da ke yaki a Nahiyar Afrika, dai dai lokacin da rundunar tsaro ta NATO ke shirin karfafa dakarunta a yankin gabas ta tsakiya wanda ke da alaka da rikicin Amurkan da Iran da ke kara kazanta.
[Source: ha.rfi.fr] [ Comments ] [See why this is trending]

Trend graph:

Comments